Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-25 16:56:44    
A kasar Masar an jefa kuri'ar raba gardama kan shirin gyara tsarin mulki na zaben shugaban kasa

cri

Daga ran 25 ga watan nan a kasar Masar an fara jefa kuri'ar raba gardama kan shirin gyara babi na 76 na tsarin mulki na zaben shugaban kasa.

Bisa labarin da aka samu an ce, yawan halallun masu zaben da suka yi rajasta a Masar ya kai miliyan 32. ma'aikatar harkokin gida ta Masar ta shirya wurare fiye da dubu 50 na jefa kuri'a a duk kasa, za a jefa kuri'a daga karfe 8 da safe zuwa karfe 7 da yamma. Za a bayar da sakamako a daren ran nan, kuma za a bayar da sakamako a hukunce a ran 26 ga watan nan. (Dogonyaro)