Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-04 18:04:26    
Ziyarar da Lien Chan ya yi a babban yankin kasar Sin ta bayyana ra'ayin yawancin jama'ar Taiwan na neman zaman lafiya a tsakanin gabobin 2

cri

A ran 4 ga wata, kafofin watsa labaru na Taiwan bi da bi ne suka bayar da labari game da sauye-sauyen da ziyarar da Lien Chan ya yi a babban yankin kasar Sin ta kai wa Taiwan, inda suka bayyana cewa, tare da nasara ne ziyarar Lien Chan ta sake halin da ake ciki a tsakanin gabobi 2 na mashigin tekun Taiwan, kuma ta bayyana ra'ayin yawancin jama'ar Taiwan na neman zaman lafiya a tsakanin gabobin 2.

Jaridar China Times ta Taiwan ta bayar da wani bayanin edita cewa, halin da ake ciki yanzu a tsakanin gabobin 2 da yawancin jama'ar Taiwan suke nema ba halin adawa da juna a tsakanin gabobin 2 ba, amma halin kiyaye zaman lafiya da yin mu'ammala da juna da ake ciki a tsakanin gabobin 2. (Sanusi Chen)