Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-20 17:38:20    
Shugaba Lian Zhan na Jam'iyyar Kuomintang ta kasar Sin zai kawo ziyara a babban yankin kasar

cri

Wakilin Rediyon kasar Sin ya ruwaito mana labari cewa , Bisa gayyatar da Babban sakatare Hu Jintao na Jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin ya yi masa , shugaba Lian Zhan na Jam'iyyar KMT zai jagoranci kungiyar wakilan jam'iyyar zuwa babban yankin kasar Sin don ziyara daga ran 26 ga watan nan zuwa ran 3 ga watan Mayu .

An labarta cewa a ran 18 ga watan nan a nan birnin Beijing , Chen Yunlin , direktan Ofishin harkokin Taiwan na kwamitin tsakiya na Jam'iyyar kwaminis ta Sin da Lin Fengzheng , sakataren tsakiya na Jam'iyyar KMT ta Sin sun tattauna ajandar ziyarar Lian Zhan a babban yanki. Mr. Lian da 'yan kungiyarsa za su yi ziyara a birnin Nanjing da Beijing da Xi'an da kuma birnin Shanghai. ( Ado)