Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-02-21 10:42:04    
Kasar Sin ta nuna kiyayya ga Japan da Amurka saboda sun tsoma baki a cikin harkokin kasarta

cri

A ran 21 ga wata,jaridar `People`s Daily` wato jaridar hukumar kasar Sin ta buga wani bayani,inda ta nuna kiyayya ga kasar Amurka da kasar Japan saboda taron kwamitin yin tattaunawa kan tsaron lafiyar kasashen nan biyu ya bayar da wata sanarwa kan matsalar Taiwan.

Bayanin ya ce,sinawa suna fatan halin da zirin Taiwan ke ciki zai zauna da gindinsa.

Idan kasar Amurka da kasar Japan suna so su kiyaye zaman lafiya da zaman karko a shiyyar Asiya da Pasific,to,kamata ya yi su cika alkawarin da suka yi game da nacewa ga ka`idar kasar Sin daya tak a duniya.(Jamila Zhou)