Shugaban kasar Sin Xi Jinping zai halarci taron kolin kiwon lafiyar kasa da kasa

cri2021-05-20 11:33:38

Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin madam Hua Chunying ta sanar a yau Alhamis cewa: Bisa gayyatar Mario Draghi, firayim ministan kasar Italiya dake rike da shugabancin kungiyar G20, da shugaban kwamitin kungiyar tarayyar Turai Von Der Leyen suka yi masa, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai halarci taron kolin kiwon lafiyar kasa da kasa ta hanyar bidiyo a Beijing a ranar 21 ga watan Mayu, inda kuma zai gabatar da muhimmin jawabi. (Bilkisu)

404 Not Found

404 Not Found


nginx