Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-11-08 17:00:22    
Dimitrij Medvedev ya ce akwai yiwuwar kakabawa kasar Iran takunkumi

cri
A ran 7 ga wata a birnin Moscow, a yayin da shugaban kasar Rasha Dimitrij Medvedev yake ganawa da manema labaru, ya ce, idan kasar Iran ba ta dauki matakan da suka dace da batun naukiliya ba, ba za a yi watsi da shirin sanya mata takunkumi ba.

Bisa labarin da kamfanin dillancin labaru na ITAR-TASS ya bayar, an ce, Dimitrij Medvedev ya ce, idan ba za a samu sakamako a kan batun nukiliya na kasar Iran ba, akwai yiwuwar kakabawa kasar Iran takunkumi. Amma ya jaddada cewa, kasar Rasha ba ta fatan za a daidaita batun ta hanyar sanya wa Iran takunkumi ba, sabo da hakan zai kara tsanantar batun.(Lami)