Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-11-07 18:27:42    
Shugaba Mohammed Hosni Mubarak na kasar Masar ya gana da Wen Jiabao

cri

A ran 7 ga wata bisa agogon wurin, shugaba Mohammed Hosni Mubarak na kasar Masar ya gana da firayin ministan kasar Sin Wen Jiabao, wanda yake ziyara a kasar, bangarorin biyu sun yi musanyar ra'ayoyinsu kan bunkasuwar dangantaka a tsakanin kasashen biyu, da manyan batutuwan kasa da kasa da shiyya shiyya da suke mai da hankali a kai.

Mubarak ya ce, kofar Masar a bude take ga kasar Sin har abada, Masar tana maraba da abokai daga kasar Sin da su kara zuwan Masar. Ya ci gaba da cewa, a halin yanzu Masar da Sin suna gudanar da hadin gwiwarsu a fannonin siyasa da tattalin arziki da cinikayya yadda ya kamata, ba a kasance da ko wace irin matsala.

Wen Jiabao ya ce, a yayin da yake iso kasar Masar, ya yi kamar ya dawo gidansa.(Danladi)