Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-03-13 16:59:51    
Samun karuwar GDP da kashi 8% ya bayyana imanin kasar Sin da fatanta

cri

A ran 13 ga wata, firayin ministan kasar Sin Wen Jiabao ya bayyana a birnin Beijing cewa, samun karuwar GDP da kashi 8% da aka bayar a shekarar bana alkawari ne da gwamnatin Sin ta yi bayan da ta yi la'akari da bukatu, wanda ya bayyana imanin gwamnatin Sin da fatanta.

A wannan rana, an rufe taron shekara-shekara na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin. Bayan da aka rufe taron, firayin ministan Sin Wen Jiabao ya bayyana wannan a taron maneman labaru. Game da samun karuwar GDP da kashi 8% da ya jawo hankalin kasa da kasa, Wen Jiabao ya ce, ko da yake yana da wuya wajen cimma wannan buri, amma mai yiwuwa ne za a cimma burin idan aka yi namijin kokari.

Wen Jiabao ya ce, a cikin rahoton aikin gwamnati da aka bayar a ran 5 ga wata, an ba da bayanai game da yiwuwar cimma burin karuwar GDP da kashi 8%.(Zainab)