![]() |
|
2020-07-14 13:19:12 cri |
Dangane da batutuwan da suka shafi yankunan Hong Kong da Taiwan da Tibet da kuma Xinjiang, Dr. Sheriff ya ce dukkan sassan mallakin kasar Sin ne, wadanda ba za'a iya balle su daga kasar ba. Kuma a iya saninsa, babu wani batun tauye hakkin dan Adam a wadannan wurare, sai dai kawai akwai wasu kasashen yammacin duniya wadanda suke amfani da batun hakkin al'umma domin fatattakar gwamnatin kasar Sin, da kuma shafa mata bakin fenti, domin kawo tsaiko ga ci gaban kasar.(Murtala Zhang)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China