2020-06-26 14:13:31 cri |
An yi garkuwa da jami'an agajin ne a yankin Tirabe, dake daf da yammacin iyakar kasar da kasashen Mali da Burkina Faso. A baya bayan nan dai ana samun yawaitar hare-haren mayakan kungiyoyin 'yan ta'adda, dake ikirarin goyon bayan kungiyar IS a wannan yanki, lamarin dake haifar da asarar rayuka masu yawa. (SAMINU)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China