![]() |
|
2020-05-07 20:59:19 cri |
Li Keqiang, ya yi wannan kira ne yayin da yake shugabantar taron tawagar koli, mai lura da yakin da kasar ke yi da wannan annoba. Taron ya kuma yi nuni da cewa, da zarar an gano bullar cutar a wani wuri, ya zama wajibi a gaggauta shawo kan ta, a bibiyi shaidun ta, a kuma fitar da bayanai a fili ba tare da wata rufa rufa ba. Kaza lika a kauracewa boye wani abu, ko rage wata shaida mai nasaba da hakan. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China