![]() |
|
2020-04-01 20:58:47 cri |
Wata sanarwa da cibiyar ta fitar, ta ce cutar ta kuma halaka mutane biyu a kasar, kana an sallami mutane 9 daga asibiti bayan sun warke daga cutar.
Sabbin mutane 12 da suka kamu da cutar, sun fito daga jihohin Osun da Edo da Ekiti dake kudancin kasar.
Mutane 82 ne suka kamu da cutar a Lagos, cibiyar kasuwancin kasar, sai kuma Abuja, babban birnin kasar ta Najeriya, inda mutane 28 suka kamu da cutar.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China