Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Saratu Garba Abdullahi: Ya kamata 'Yan Najeriya su dauki tsararan matakai don kare kansu daga COVID-19
2020-03-31 18:31:42        cri


A kwanan baya, wakiliyarmu Kande ta samu damar yin hira tare da wata masaniyar harkar jinya da ke karatu don neman samun digiri na uku a kasar Amurka. Sunan hajiyar shi ne Saratu Garba Abdullah, daga jihar Jigawa, Tarayyar Najeriya. A cikin hirar, Hajiyar Saratu ta bayyana yanayin da Amurka ke ciki wajen yaki da COVID-19, sa'an nan ta jinjina matakan da kasar Sin ta dauka wajen dakile yaduwar cutar, baya ga koya wa 'yan Najeriya dabarun kare kansu daga cutar.(Kande Gao)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China