![]() |
|
2020-03-25 09:56:37 cri |
Wasu dalibai 'yan Najeriya dake karatu a kasar Sin sun gane ma idonsu yadda al'ummar kasar suka samu shawo kan cutar COVID-19 bisa wasu matakan da aka dauka a watannin da suka wuce, sa'an nan Muhammad Yusuf na daga cikinsu. Bari mu saurari ra'ayinsa game da yadda aka samu shawo kan cutar a Guangzhou dake kudancin kasar Sin.
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China