![]() |
|
2020-03-23 19:19:30 cri |
Dangane da matsalar karancin 'yan kwadago a lokacin annobar cutar COVID-19, da ma yadda 'yan kwadago suka rasa samun kafofin neman aiki, CMG ya kaddamar da shirin bisa manhajarsa ta Yangshipin, tun daga ranar 2 ga wata. Kuma cikin kwanaki 20 da suka wuce, gaba daya an gudanar da taruka 31 ta yanar gizo, don kamfanonin da suke neman daukar ma'aikata su bayyana manufofinsu.
A nasu bangaren kuma, 'yan kwadago sun yi ta halartar tarukan da aka shirya ta yanar gizo, don neman damar aiki. Gaba daya kuma an samu takardun tarihin 'yan kwadagon sama da dubu 750. (Lubabatu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China