![]() |
|
2020-03-22 17:55:04 cri |
Hukumar lafiyar kasar Sin ta kuma sanar a yau Lahadi cewa ta samu rahoton sabbin mutane 46 da aka tabbatar sun kamu da cutar COVID-19 a duk fadin kasar a ranar Asabar, sai dai 45 daga cikinsu daga kasashen ketare suka shigo da cutar.(Ahmad Inuwa Fagam)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China