2020-03-15 16:36:02 cri |
Shugaban kasar Botswana Mokgweetsi Masisi ya yabawa matakan ayyukan kandagarki da magance cutar wadanda kasar Sin ke ci gaba da gudanarwa da nufin kawar da cutar a duniya baki daya.
A jawabin da ya gabatar ga jami'an lafiya a Francistown, birni na biyu mafi girma a kasar Botswana, Masisi ya ce, annobar cutar tana ci gaba da raguwa matuka a kasar Sin sakamakon kwararan matakan da kasar ke dauka na dakile cutar. (Ahmad Fagam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China