![]() |
|
2020-03-07 16:26:31 cri |
Rahoton hukumar ya ce, ya zuwa jiya Juma'a, mutane 99 ne sabbin wadanda suka kamu da cutar, yayin da mutane 28 suka mutu a sakamakon cutar, a babban yankin kasar. Kuma an samu dukkan adadin wadanda suka mutu ne a lardin Hubei dake tsakiyar kasar.
Ta kara da cewa, daga cikin sabbin wadanda suka kamun, har da 24 da suka shigo kasar da cutar daga ketare. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China