![]() |
|
2019-10-09 10:41:12 cri |
Gidan talabijin na RTB na kasar, ya ruwaito cewa, sojoji da dama sun raunata yayin arangamar da aka yi a yankin arewacin kasar da ayyukan 'yan ta'adda suka daidaita.
Tun daga shekarar 2015 Burkina Faso ke fama da hare-haren ta'addanci, wadanda suka yi sanadin mutuwar mutane sama da 500 da raba wasu sama da 280,000 da matsugunansu, ciki har da dalibai sama da 9,000. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China