![]() |
|
2019-09-10 21:11:17 cri |
Wata sanarwar da kungiyar ta fitar, ta bayyana cewa, hare-haren sun karara yadda ayyukan ke barazana a yankin sahel, da kuma bukatar gaggawa daga bangaren kasa da kasa na goyon bayan matakan da kasashen dake yankin ke dauka, musamman dakarun hadin gwiwar kasashen G5 Sahel, musamman Burkina Faso, Chadi, Mali, Mauritania da Jamhuriyar Nijar.(Ibrahim)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China