Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Yawan mutanen da suka mutu a sakamakon rikicin da ya barke a gidan kurkuku a Brazil ya karu zuwa 57
2019-07-30 17:32:40        cri
Hukumar kula da harkokin gidajen yari na jihar Para dake arewacin kasar Brazil ta tabbatar a jiya cewa, yawan mutanen da suka mutu a sakamakon rikicin kurkukun da ya barke a jihar ya karu zuwa 57.

Sanarwar da hukumar ta bayar a wannan rana na cewa, kungiyoyin dake aikata lafuffuka biyu ne suka tada rikici a kurkukun. Mutane 16 sun mutu nan take a sakamakon rikicin, kuma mutane 41 sun mutu a sakamakon hayakin gobarar da ya turnuke. (Zainab)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China