![]() |
|
2019-05-16 14:03:31 cri |
Matakin ya biyo bayan burin da hukumar keda shi ne na bunaksa harkar wasan kwallon rugby a Najeriyar, inji Kelechi Mbagwu, shugaban hukumar ta NRF.
Mbagwu ya bayyana Yakubu da cewa mutum ne mai kwarewar aiki a matsayinsa na tsohon dan wasa ana sa ran zai kawo gagarumin sauyi a fagen wasannin kwallon rugby a kasar, ya kara da cewa burinsa shine ganin Najeriya ta shigar da matasa masu yawan a fannin kwallon rugby.
Yace hukumar a shirye take ta mara baya ga duk wani mataki da zai kara bunaksa fannin wasanni a dukkan matakai.(Ahmad Fagam)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China