![]() |
|
2019-05-07 15:56:56 cri |
190422-Hira-da-Niima-Umar--Kande
|
A cikin hirar abokiyar aikinmu Fa'iza Mustapha da Hajiya A'ishatu, ta bayyana yadda take aiki a nan birnin Beijing, a matsayinta na wata mai sanya murya ga wasannin kwaikwayo na talibijin na Sin, da ra'ayinta kan harkokin mata a Sin, da ma rawar da mata ke takawa yayin da ake kokarin neman ci gaban dan Adam.(Kande Gao)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China