Shugaban kasar Sin ya bukaci ‘yan wasan kasar da su dage wajen bautawa kasa da al’umma
2022-02-24 19:55:01 CRI
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya bukaci ‘yan wasan kankara na kasar, da su gudanar da kyakkyawar rayuwa, da dagewa wajen bautawa kasa da al’umma.
Xi, ya yi wannan kira ne cikin wasikar martani da ya aikewa zakaran wasan kankara na snowboard Su Yiming. (Saminu)