An bude taron sauyin yanayi na COP27 a birnin Sharm El-Sheikh na kasar Masar
2022-11-06 17:13:12 CMG Hausa
Da safiyar yau Lahadi, aka bude taron masu ruwa da tsaki game da yarjejeniyar MDD ta batun sauyin yanayi karo 27 ko COP27, a birnin Sharm El-Sheikh na kasar Masar. (Saminu Alhassan)