An shirya filayen wasan kankara mai taushi a karkarar birnin Urumqi
2020-11-20 10:41:20 CRI
An shirya filayen wasan kankara mai taushi a karkarar birnin Urumqi dake jihar Xinjiang ta kasar Sin, don maraba da masu sha’awar wasan kankara.(Zainab Zhang)