Jihar Xinjiang ta kasar Sin ta sanar da yin adabo da talauci baki daya
2020-11-18 14:53:35 CRI
A wani yanayi da zai shiga tarihi, jihar Xinjiang ta Uygur mai cin gashin kanta ta kasar Sin ta sanar da yin adabo da talauci baki daya.
Gwamnatin jihar ta sanar cewa, gundumomi 10 na karshe mafi talauci a Xinjiang, sun ga bayan wannan matsala.(Lubabatu)