in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tattaunawa da Abba Garba wanda ke karatu a jami'ar Peking ta kasar Sin(A)
2018-02-07 06:28:49 cri
A wannan mako, shirin Sin da Afirka ya karbi bakuncin wani dalibi ne mai suna Abba Garba, dan asalin jahar Jigawa dake tarayyar Najeriya wanda a halin yanzu yake karatun digirinsa na uku wato Phd a jami'ar Peking dake birnin Beijing fadar mulkin kasar Sin. Kuma a zantawarmu dashi ya bayyana yanayin dalibta a nan kasar Sin da irin yadda ya kalli ingancin tsarin ilmin kasar Sin, kana ya ankarar da matasan nahiyar Afrika game da dogaro da kansu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China