|
|
|
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye | more>> |
|
|
|
|
|
|
|
(GMT+08:00)
2008-06-06 22:00:07
|
Sin na iyakacin kokarin tabbatar da magunguna ga yankunan da bala'in ya shafa
cri
A gun taron manema labarai da aka gudanar a yau 6 ga wata a nan birnin Beijing, kakakin hukumar sa ido a kan abinci da magunguna ta kasar Sin, Madam Yan Jiangying ta bayyana cewa, Sin ta riga ta yi jigilar magunguna cikin gaggawa zuwa yankunan da girgizar kasa ta shafa, don tabbatar da magungunan da ake matukar bukata ga yankunan.(Lubabatu)
|
|
|