Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2007-05-14 18:51:56    
Sudan ta yi maraba da hadin wakilin musamman kan lamuran Afrika da kasar Sin ta yi

cri

Jiya Asabar, gwamnatin Sudan ta yi marhabin da nadin wakilin musamman kan lamuran Afrika da kasar Sin ta yi saboda a cewarta matakin nan ya shaida, cewa gwamnatin kasar Sin za ta bada karin taimako wajen warware maganganun Afrika ciki da batun Darfur.

Kakakin ma'aikatar harkokin waje na kasar Sudan ya fadi, cewa manzon musamman na kasar Sin ba wai zai kula da batun Darfur ba, a'a shi ma zai sa lura kan sauran maganganun Afrika da kuma bada taimako wajen daidaita su.

Sa'annan kakakin ya yi nuni da, cewa ya kasance da kyakkyawar dangantaka tsakanin kasashen Sudan da Sin. Kuma gwamnatocinsu za su ci gaba da yin shawarwari kan batun Darfur da kuma sauran batutuwa. ( Sani Wang )