Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-11-05 17:00:48    
(labari mai dumi)An rufe taron koli na Beijing na dandalin tattaunawa kan hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka

cri
A ran 5 ga wata da yamma, an rufe taron koli na Beijing na dandalin tattaunawa kan hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka a birnin Beijing. Shugaban kasar Sin Hu Jintao da shugabannin kasashen Afirka za su halarci bikin bayar da "sanarwar taron koli na Beijing na dandalin tattaunawa kan hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka" da kuma karanta sanarwar tare.(Kande Gao)