Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-11-03 09:21:49    
An bude taron ministoci na karo na 3 na dandalin tattaunawar hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka

cri

Ran 3 ga wata, a nan Beijing, an bude taron ministoci karo na 3 na dandalin tattaunawar hadin gwiwa tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka, wakilan kasar Sin da na dukan kasashe 48 na Afirka mambobin dandalin sun halarci wannan taro.

Ministan harkokin waje na kasar Sin Li Zhaoxing da takwaransa na kasar Habasha Seyoum Mesfin da ministan kudi da bunkasuwar tattalin arziki na kasar Habasha Sofian Ahmed da ministan kasuwanci na kasar Sin Bo Xilai sun shugabanci wannan taro daya bayan daya. Mataimakiyar firayin ministar kasar Sin madam Wu Yi ta halaci taron ministoci ta kuma yi jawabi.(Tasallah)