Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-11-02 11:11:03    
An bude Bikin manyan musaye-musayen al'adu a Kasar Afrika ta Kudu

cri
Wakilin rediyon kasar Sin ya ruwaito mana labari cewa , A ran 1 ga watan nan a Gidan ajiye kayayyakin tarihi na birnin Pretoria , hedkwatar hukumomin Kasar Afrika ta Kudu , An bude Bikin manyan musaye-musayen al'adu kan kasar Sin .

A gun taron bude bikin , Cai Wu , Darektan Ofishin labaru na Majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya bayyana cewa , musaye-musayen al'adu muhimmin kashi ne na hadin gwiwar tsakanin Kasar Sin da kasar Afrika ta kudu , kuma hanya ce ta karfafa fahimtar juna tsakanin jama'ar kasashen biyu . Gwamnatin kasar Sin tana fatan za a tabbatar da tunanin bunkasuwar cikin lumana da samun wadatuwa tare da kafa duniya mai jituwa ta hanyar yin musaye-musaye masu yawa da kasashen Afrika .

A gun taron , Pallo Jordan , ministan al'adu na kasar Afrika ta kudu ya ce , ta wannan bikin kan kasar Sin , jama'ar kasar Afrika ta kudu za su kara fahimtar al'adu da fasahohi da falsafa da sauransu na kasar Sin . (Ado)