Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-08-01 20:51:17    
Kasar Iran ba za ta iya karbar kudurin da kwamitin sulhu ya zartas ba

cri
A ran 1 ga wata, a birnin Teheran, babban birnin kasar Iran, Kazem Jalali, kakakin kwamitin harkokin waje na majalisar dokoki ta kasar Iran ya bayyana cewa, Iran ba za ta iya karbar kuduri mai lamba 1696 da kwamitin sulhu na MDD ya zartas kan batun nukiliya nata ba.

Yayin da yake zantawa da manema labarai na wurin, Jalali ya ce, kudurin ya canja halin da ake ciki yanzu wajen warware batun nukiliya na Iran, idan an ci gaba da yin haka, to ba za a kawo alheri ga ko wane bangare ba.(Kande Gao)