Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-07-10 11:03:44    
Kungiyar Italy Ta zama zakara a Wasan kwallon kafa na Duniya a shekarar 2006 a Kasar Jamus

cri

Wakilin Rediyon kasar Sin ya ruwaito mana labari cewa , a ran 10 ga watan Yuli da sassafe , agogon Beijing an rufe Wasan kwallon kafa na Duniya a shekarar 2006 a kasar Jamus wanda aka yi cikin wata daya . A cikin gasar ta karshe a cikin minti 120 kungiyar Italy da Kungiyar Faransa sun yi kunnen doki da kwallo daya da daya. A karshe dai ta hanyar bugu daga kai sai mai tsaron gida , Kungiyar Italy ta ci nasara kan Kungiyar Faransa da kwallo 6 da 4 . Wannan ne karo na 4 da Kungiyar Italy ta zama zakara a duniya a cikin tarihi .

An bude wannan wasan ne a ran 9 ga watan Yuni , an yi gasanni a cikin birane 12 na kasar Jamus . Kungiyoyin wasan kwallon kafa guda 32 na Kungiyar FIFA suka taka rawan gasanni guda 64 don samun lambawan .

Wasan kwallon kafa na duniya mai zuwa za a yi shi ne a kasar Afrika ta kudu a shekara 2010 . ( Ado)