Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-06-28 18:14:41    
Mr Solana zai kai ziyara a ksar Iran a farkon watan Yuli

cri

Bisa labarin da kamfanin dillancin labaru na IRNA na kasar Iran ya bayar a ran 28 ga wata, an ce, babban wakilin kungiyar EU mai kula da manufofin diplomasiyya da zaman lafiya Javier Solana zai kai ziyara a kasar Iran a makon gobe, haka kuma zai yi shawarwari da jami'an kasar Iran a kan sabon shirin da kasashe 6 suka gabatar da shi domin warware matsalar nukiliya ta kasar Iran.

An ce, Mr Solana ya kai wannan ziyara ne a madadin kungiyar EU da zaunannun mambobin kwamitin sulhu na MDD ciki har da kasar Amurka. Mr Solana ya ce, a gun ziyararsa zai kara karfafa matakai da aka dauka a kan tattalin arziki domin sa kaimi ga kasar Iran da ta karbi sabon shirin.(Danladi)