Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-04-01 09:05:27    
Shugaba Hu Jintao ya tashi zuwa Birtaniya domin halartar taron koli na G20

cri
A ran 1 ga wata da safe, bisa gayyatar firaministan Birtaniya Gorden Brown, shugaban kasar Sin Hu Jintao ya tashi daga birnin Beijing zuwa birnin London a Birtaniya domin halartar taron koli a karo na 2 na hada-hadar kudi na shugabannin kasashe mafiya karfin tattalin arziki 20. A gun taron kolin, shugabanni mahalarta za su yi shawarwari kan karfafa manufar tattalin arziki a manyan fannoni da kara sa ido kan hada-hadar kudi na duniya, da tabbatar da kasuwannin hada-hadar kudi, da yi wa hukumomin hada-hadar kudin duniya garambawul, domin tinkarar matsalar kudi da duniya ke fuskanta, da neman haryar farfado da tattalin arzikin duniya. A lokacin halartar taron kolin, shugaba Hu zai gana da shugaban Amurka Barack Obama da firaministan Birtaniya Gorden Brown da shugaban Rasha Dmitry Medvedev da sauransu, kuma za su yi musanyar ra'ayi dangane da dangantaka tsakanin bangarorin biyu da harkokin da suka fi jawo hankula.(Fatima)