Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-08-08 17:57:01    
An tabbatar da mai rike tuta na kungiyar wakilan kasar Niger a gun bikin bude wasannin Olympics

cri

A ranar 8 ga wata, kungiyar wakilan 'yan wasa ta kasar Nijer, wadda ke halartar wasannin Olympics na Beijing, ta tabbatar da mai rike tutar kasarta a gun bikin bude wasannin Olympics.

Wani jami'in kungiyar wakilan kasar Niger ya fayyace cewa, 'dan wasan iyo na kasar Al-Housseini Lamine zai zama mai rike tutar kasar Niger na kungiyar wakilan kasar, da kuma shugabancin kungiyarsu don shiga filin wasanni.

Kungiyar wakilan kasar Niger ta kunshi mutane sama da 30, ciki har da 'yan wasa biyar, wadanda za su shiga wasannin guje guje da tsalle tsalle, da na iyo, da kuma na karate. (Bilkisu)