Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Sin ta tura tawagar jami'an lafiya don tallafawa Lesotho da Angola yakar COVID-19
2020-09-27 17:17:52        cri
Gwamnatin kasar Sin ta tura tawagar kwararrun masanan kiwon lafiya zuwa kasashen Lesotho da Angola domin taimakawa kasashen biyu wajen yakar annobar COVID-19, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin Wang Wenbin, ya sanar da hakan a yau Lahadi.

Wang yace, da sanyin safiyar yau Lahadi, tawagar ta tashi zuwa kasashen biyu na nahiyar Afrika.(Ahmad)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China