2020-10-06 14:34:55 cri |
A kwanakin baya, kasar Sin ta kaddamar da aikin daukar wasu sabbin sojoji a duk fadin kasar. A tsakanin ranakun 25 da 27 ga watan Satumban, sabbin sojoji mata 440 da suka fito daga lardin Hunan sun yi ban kwana da iyayensu inda suka tashi daga garinsu zuwa sansanonin soja dake wurare daban daban na kasar Sin. (Sanusi Chen)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China