2020-09-12 17:06:33 cri |
Rono Bunei, kwamandan hukumar 'yan sandan shiyyar arewa maso gabashin yankin, ya ce, 'yan ta'addan sun mutu ne sakamakon abubuwan fashewar da suka tashi dasu a lokacin da suke kokarin jera su a yankin Fafi dake shiyyar arewa maso gabashin kasar Kenya.(Ahmad)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China