2020-09-05 17:44:44 cri |
An samu wasu mutane 10 da suka shigo da cutar daga kasashen ketare a ranar Juma'a, kamar yadda hukumar ta tabbatar da hakan. Kana babu rahoton ko da mutum guda da ya mutu sakamakon cutar a kasar Sin a ranar Juma'a, kamar yadda hukumar ta bayyana.
A cewar hukumar an sallami wasu majinyata 21 daga asibitoci da suka kamu da COVID-19 bayan sun warke daga cutar, a babban yankin kasar ta Sin, a jiya Juma'a. (Bello Wang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China