2020-06-20 18:21:00 cri |
Mashawarcin shugaban kasar Nijeriya kan harkokin yada labarai, Mr. Femi Adesina ya bayyana cewa, a jawabin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar, ya bayyana cewa, zumunta da aminci sun kara karfafa a tsakanin Sin da Afirka a yayin da suke yaki da cutar. Ya ce a ganinsa, abu ne da ke karfafa gwiwar al'umma, wanda kuma ya shaida cewa, kullum kasar Sin na mai da hankalinta a kan kasashen Afirka, da kuma walwalar al'ummarsu. (Lubabatu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China