Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
An sake bude gasar wasan kwallon kafa ta Bundesliga ta kasar Jamus
2020-05-23 18:23:09        cri

Yadda aka sake bude gasar wasan kwallon kafa ta Bundesliga ta kasar Jamus bayan da aka dakatar da ita har na tsawon kimanin watanni biyu a sakamakon cutar COVID-19, yayin da 'yan wasan suka ci kwallo, sai su yi rawa a maimakon rugumar juna don murna.(Zainab Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China