A kwanan baya, wakiliyar sashen Hausa na CRI Kande ta samu damar yin hira tare da wata masaniyar harkar jinya da ke karatu don neman samun digiri na uku a kasar Amurka. Sunan hajiyar shi ne Saratu Garba Abdullah, daga jihar Jigawa, Tarayyar Najeriya. A cikin hirar, Hajiyar Saratu ta koya wa 'yan Najeriya dabarun kare kansu daga cutar.