2020-03-28 17:12:46 cri |
Mukalar ta kuma soki wasu kasashe, musammam Birtaniya da Amurka da Sweden, da jan kafa wajen tunkarar cutar a matakanta na farko. Inda Ta ce "mummunan ra'ayin shugabannin wasu kasashe ya kai ga asarar rayukan mutane da dama".
Ta kuma jaddada cewa, abu ne mai matukar muhimmanci, fahimtar yadda Sin za ta iya janye matakanta masu tsauri. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China