2020-03-25 21:03:59 cri |
A game da wannan, kakakin ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Geng Shuang, ya bayyana a yau Laraba cewa, kasar Sin na matukar adawa da kalaman da suka bata sunanta, kuma fatanta shi ne Amurka za ta hada kai da kasar Sin, da ma sauran kasashen duniya, don tinkarar cutar COVID-19, tare da kuma matakan kare lafiyar al'ummar duniya baki daya. (Lubabatu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China