2020-03-02 11:27:50 cri |
Yayin kaddamar da gangamin, ministan ma'aikatar muhallin kasar Mohammad Abubakar, ya yi kira ga al'ummar kasar da su kare gidajen su daga beraye, da sauran dabbobi masu nasaba, kasancewar su ne ke yada cutar tsakanin al'umma, musamman ma a wurare masu rangwamen tsafta.
Ministan ya kara da cewa, ma'aikatar sa za ta tabbatar da tsaftar muhallan al'umma, kasancewar hakan shi ne mataki mafi alfanu, na dakile yaduwar wannan cuta. (Saminu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China