2020-02-26 13:55:58 cri |
Wata sanarwa da hukumar ta fitar, ta ce adadin wadanda suka mutu a wannan karon, bai kai wanda aka samu a makamancin lokacin a bara ba, wanda ya tsaya kan kaso 21.1.
Tun bayan barkewar cutar a watan Junairu, ta shafi akalla jihohin kasar 26, ciki har da Jihar Lagos, cibiyar harkokin kasuwanci ta kasar. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China