2020-02-26 13:54:52 cri |
Kakakin rundunar sojin saman kasar, Ibikunle Daramola, ya bayyana a jiya cewa, yawancin wadanda aka kashe, su ne suka kai hari na baya-bayan nan a garin Garkida na jihar Adamawa dake arewa maso gabashin kasar.
Ya kara da cewa, an kai hare-haren ta sama ne tsakanin ranekun Lahadi da Litinin, inda aka lalata gidaje da kayayyakin kungiyar dake yankin dajin Sambisa. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China